Bakonmu a Yau
Al-Kassim Abdul-Rahman kan taron samar da zaman lafiya a Mali
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:10
An kammala taron tattaunawar zaman lafiya a Mali, in da aka bukaci cimma yarjejeniya da mayakan jihadi musamman na bangarorin Amadou Koufa da Iyad Ag Ghali don kawo karshen rikicin kasar.Al-Kassim Abdul-Rahman masanin siyasar nahiyar Afrika a Nijar ya bayyana mahangarsa.