Isa ga babban shafi
Najeriya

Boko Haram: Rayuwar ‘Yan Kudancin Najeriya a Maiduguri

A Najeriya, akwai ‘Yan Kabilar Igbo da Yoruba da kuma na yankin Neja Delta da ke gudanar da kasuwancinsu a Maiduguri babban birnin Jihar Borno duk kuwa da barazanar hare haren kungiyar Boko Haram. Wasunsu da dama sun shafe shekaru 30 a Maiduguri ba tare da sun gudu ba musamman a lokacin da aka yi fama da hare haren Boko Haram a Maiduguri, kamar yadda za ku ji a rahoton Awwal Janyau da ya ziyarcin garin na Maiduguri.

Garin Maiduguri ya yi fama da hare haren Boko Haram
Garin Maiduguri ya yi fama da hare haren Boko Haram REUTERS
Talla

03:04

Boko Haram: Rayuwar ‘Yan Kudancin Najeriya a Maiduguri

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.