Najeriya-Afrika ta kudu
Majalisar Najeriya ta Soki hare-hare kan ‘yan kasar a Afrika ta Kudu
Majalisar wakilan Najeriya ta amince da wani kuduri da ke yin kakkausar suka dangane da hare-haren da ake ka iwa Najeriya da ke zaune a Afirka ta Kudu.
Wallafawa ranar:
Talla
Hakazalika kudurin ya bukaci gwamnatin Muhamadu Buhari da ta kira jakadan kasar da ke Pretoria zuwa gida, sakamakon kaddamar da hare-haren wariyar jinsi a kan ‘yan Najeriya tun a ranar juma’ar da ta gabata.
Ko a shekarar da ta gabata ‘yan Najeriya sun fuskanci irin wannan matsala tare da kashe akalla mutane 20.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu