Guinea Conakry
Zanga-zangar kungiyoyin malamai da Dalibai a Conakry
A kasar Guinee Conakry ,an samu artabu tsakanin jami’an tsaro da kungiyoyin malaman makaranta dake gudanar da zanga-zanga domin kwato hakin su.An dai bayyana mutuwar mutane shida yayinda wasu suka samu raunika .
Wallafawa ranar:
Talla
Ana ci gaba da samun tashin hankali a wasu unguwanin babban birnin kasar Conakry yanzu haka.
Cimma jituwa tsakanin hukumomin da kungiyoyin malaman karantawar ya zama wajibi a cewar Shugabanin kungiyoyin dake samun goyan bayan kungiyoyin farraren hula a kasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu