Bakonmu a Yau
Dakta Saleh Muhammed Kanam akan rikicin Gabas ta tsakiya
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:34
Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya ce babu hanyar da za a warware rikicin Gabas ta Tsakiya ba tare da samun kasar Falasdinu ba. Wadannan kalamai na shi na zuwa ne a dai dai lokacin da shugaban Amurka Donald Trump da Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ke sauya matsayinsu kan kafa kasar Falasdinu. Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dakta Saleh Muhammed Kanam.