Isa ga babban shafi

Rikicin Siyasar Gambia

Chanzawa ranar: 19/01/2017 - 12:44

Gambia ta fada cikin rudanin siyasa bayan Shugaba Yahya Jammeh da ya shafe shekaru 22 yana mulki a kasar ya ki amincewa da sakamakon zaben da Adama Barrow ya doke shi a watan Disemba. Daruruwan mutanen Gambia ne suka tsere zuwa Senegal saboda fargabar ballewar yakin basasa a kasar.

Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.