Isa ga babban shafi
Siyasa

ECOWAS ta bukaci Jammeh ya mika mulki

Wallafawa ranar:

Shirin dandalin siyasa na wannan makon tare da Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya tattauna ne kan rikicin siyasar Gambia, in da shugaba mai ci Yahya Jammeh ya ki amincewa da miki mulki duk da kashin da ya sha a zaben shugabancin kasar da aka gudanar a farkon watan Disamba. Kazalika shirin ya tattauna kan kudirin kasafin kudin shekara mai zuwa da shugaba Muhammadu Buhari ya gabatar wa zaman hadin gwiwa na majalisar tarayyar Najeriya

Yahya Jammeh
Yahya Jammeh REUTERS/Carlos Garcia Rawlins/Files
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.