Isa ga babban shafi
Burkina Faso-Cote D'Ivoire

Cote D'Ivoire ta mika wasu Sojoji zuwa Burkina Faso

Hukumomin kasar Cote D’ivoire sun tisa keyar wasu mayan hafsan sojan kasar Burkina Faso zuwa gida, sojojin da ake zargi da hannu a yunkurin juyin mulki na watan Satumba shekarar 2015.

Simon Compaore Minstan cikin gidan kasar Burkina Faso
Simon Compaore Minstan cikin gidan kasar Burkina Faso twitter.com/simon_compaore
Talla

Wadannan sojojin na daga cikin masu tsaron tsohon Shugaban kasar Blaise Compaore dake samu mafaka a kasar Cote D’ivoire yanzu haka.
Ministan cikin gida da kuma tsaron kasar Burkina Faso Simon Compaore ne ya sanar da haka bayan wata ganawa da hukumomin kasar Cote D’ivoire.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.