Nijar
Manoma na kuka da makiyaya a Damagaram
Manoma a yankin Gidimouni a Jihar Damagaram a Jamhuriyar Nijar na kuka da makiyaya da ke ratsowa da dabbobinsu suna cinye amfanin gonakkinsu a lokacin da manoman ke tsakar aikin tattara abincin da suka samu. Dangane da halin da ake ciki a bana Ibrahim malam Tchillo ya aiko da rahoto daga Damagaram.
Wallafawa ranar:
Talla
Manoma na kuka da makiyaya a Damagaram
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu