DR Congo
'Yan Adawa a Congo Sun Ki Amincewa da Zakudawa da Zabe Zuwa 2018
Babbar jam'iyyar adawa a kasar Janhuriyar Democradiya ta Congo ta ki amincewa da matsayin hukumomin kasar na jinkirta babban zaben kasar har sai shekara ta 2018 wanda zai baiwa shugaban kasar Joseph Kabila damar zarcewa da mulki.
Wallafawa ranar:
Talla
Jamiyyar adawar mai suna UDPS karkashin jagoran ta Etienne Tshisekedi na cewa matakin ya sabawa kundin tsarin mulkin kasar.
Jam'iyyar adawan sun bayyanawa kamfanin Dillancin Labaran Faransa AFP cewa ko kadan matakin ba zai kawo zaman lafiya a kasar ba.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu