Gabon
AU za ta Sa ido kan Shari'ar korafin zabe da ke Gaban Kotu
Kungiyar Kasashen Afirka ta AU ta ce za ta tura masu sa ido dan taimakawa kotun kolin kasar kan korafin da shugaban 'yan adawa Jean Ping ya yi na zargin shugaba Ali Bongo da tafka magudi a zaben da ya gabata.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Majalisar tsaro da wanzar da zaman lafiya ta kungiyar ta bukaci tura masu sa ido daga kasashen da ke Magana da Faransanci dan taimakawa jami’an kotun.
Kungiyar kasashen Turai ta ce akwai kura kurai kan yadda aka gudanar da zaben a Yankin Haut-Ogooue.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu