Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Sabuwar kungiyar 'Yan ta’adda a Nijar ta yi barazanar kaddamar da hare hare
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:46
Sabuwar kungiyar 'Yan ta’adda a Nijar ta yi barazanar kaddamar da hare hare a Yankunan da ake hakar ma’adinin uranium,to ko mai nene ra'ayinku a kai.