Isa ga babban shafi
Zambia

Kotun Zabe a Zambia ta kara wa'adin kalubalantar zabe

Kotun tsarin mulki a kasar Zambia ta baiwa babban jamiyyar adawa a kasar Karin lokaci domin su gabatar da koken su game da babban zaben kasar na watan jiya inda Shugaba Edgar Lungu yayi nasara

Shugaba Edgar Lungu da Makainde Hichilema
Shugaba Edgar Lungu da Makainde Hichilema Emmanuel Makundi - RFI
Talla

A zaman kotun jiya Juma'a, kotun ta baiwa jagoran adawa Hakainde Hichilema, wanda ya sha kaye a zaben, damar cikin sao’i  biyu,su gabatar da bukatar su,  al’amarin da ya harzuka lauyoyin 'yan adawa barazanar ba za su wakilce jagoran adawan ba.

A yau Asabar Kotun ta ta nemi jagoran adawan da jam'iyyar sa ta United Party for National Development da su zo domin a warware matsalar littini mai zuwa.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.