Chadi
Sojojin Chadi 4 sun rasa rayukansu
Akalla sojojin kasar Chadi 4 suka mutu lokacin da motar su ta taka nakiyar da kungiyar boko haram ta birne a kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Wata majiyar tsaro ta shaidawa kamfanin dillancin labaran Faransa cewar motar sojojin ta taka bam din ne a Kaiga Kindji kusa da iyakar Chadi da Nijar ranar juma’a.
Kasar Chadi na daya daga cikin kasashen dake fama da matsalar kungiyar Boko Haram.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu