Dandalin Fasahar Fina-finai
Matakin Soke gina Masana'antar Fina-finai ya janyo muhawara
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:40
Shirin Dandalin Fasahar Fina-finai ya tattauna ne kan matakin da gwamnatin Najeriya ta dauka na soke gina babbar masana'antar Fina-finai a Jihar Kano, al'amarin da ya janyo muhawara a kasar. Shirin ya ji martanin wasu masu ruwa da tsaki a harakar Fim da kuma bangaren Malamai da suka soki matakin.