Najeriya
Mahaukatan Karnuka sun addabi wasu Kauyukan Bauchi
A Jihar Bauchin Najeriya an kaddamar da farautar wasu mahaukan Karnuka da ke farwa mutane a gidaje da gonakin da ke bayan gari. An samu bayyanar irin wadannan karnuka ne a kananan hukumomi uku a jihar da suka hada da Ganjuwa da kuma Darazo, lamarin da ya tilastawa mazauna kauyukan da abin ya shafa daukar matakan kare kansu. Shehu Saulawa ya aiko da rahoto daga Bauchi.
Wallafawa ranar:
Talla
An Kaddamar da Farautar Mahaukatan Karnuka a Bauchi
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu