Zimbabwe
An gabatar da afuwa ga fursunoni dubu biyu a Zimbabwe
Kasar Zimbabwe ta gabatar da afuwa da fursunoni dubu biyu, da ake tsare da su a gidajen yari sakamakon cunkoson da ake fuskanta a gidajen kaso a kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Dukkanin fursunoni ‘yan kasa da shekaru 18, da kuma dukkanin mata da ake tsare dasu, sai wasu matan guda 2 da aka yankewa hukuncin daurin rai da rai, an sake su a cewar jaridar The Herald.
Shugaban gidajen yarin kasar Priscilla Mthembo ya sanar da jaridar cewa, ba an saki fursunonin bane dan su je su yi abinda suka ga dama, kama ta yayi su yi amfani da wannan dama wajen gyaran hallayen su.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu