Isa ga babban shafi
Burundi

Burundi ba za ta yi zaman sulhun kasar ba

Gwmanatin Burundi ta ce, ba za ta shiga tattaunawar zaman lafiyar kasar ba sai an shaida ma ta wadanda za su halarci taron.

Shugaban kasar Burundi Pierre Nkurunziza
Shugaban kasar Burundi Pierre Nkurunziza
Talla

Mai Magana da yawun fadar shugaban kasar, Willy Nyamitwe ya ce dole sai an basu damar amincewa da wadanda zasu halarci taron a lokacin gudanar da shi da kuma inda za a yi taron.

Tsohon shugaban kasar Tanzania Benjamin Mkapa da ke jagorancin shirya taron ya ce, za a gudanar ne tsakanin 2 zuwa 6 ga watan gobe a birnin Arusha.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.