Isa ga babban shafi
Dandalin Siyasa

Rikicin Kasafin Kudi a Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin Dandalin Siyasa ya tattauna kan sabanin da ake samu tsakanin bangaren Zartarwa da Majalisar Dokokin Najeriya a game da Kasafin Kudi wanda har yanzu Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya ki sanya wa hannu. Sannan shirin ya tabo rikicin Siyasa a Nijar inda ake ta cece-kuce kan yawan Ministocin da Shugaba Mahamadou Isooufou ya nada.

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari REUTERS/Afolabi Sotunde
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.