Nijar
‘Yan gudun hijira a Diffa na bukatar taimako
Wasu ‘yan gudun hijira da ke zaune a yankin Diffa, sun bayyana damuwa kan halin kuncin da suke ciki na fama da rishin abinci, halin da ya sa wasu daga cikinsu, sai sun tona gidan Tururuwa domin samun abinci ko ruwan sha. ‘Yan gudun hijirar na kukan rashin samun taimako daga gwamnati ko kungiyoyin bada agaji a yankin. Kamar yadda Wakilinmu daga Yamai Sule Maje da ya kai ziyara a yankin Diffa ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
‘Yan gudun hijira a Diffa na bukatar taimako
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu