Isa ga babban shafi
Nijar

‘Yan gudun hijira a Diffa na bukatar taimako

Wasu ‘yan gudun hijira da ke zaune a yankin Diffa, sun bayyana damuwa kan halin kuncin da suke ciki na fama da rishin abinci, halin da ya sa wasu daga cikinsu, sai sun tona gidan Tururuwa domin samun abinci ko ruwan sha. ‘Yan gudun hijirar na kukan rashin samun taimako daga gwamnati ko kungiyoyin bada agaji a yankin. Kamar yadda Wakilinmu daga Yamai Sule Maje da ya kai ziyara a yankin Diffa ya aiko da rahoto.

'Yan gudun hijira a yankin Diffa
'Yan gudun hijira a yankin Diffa AFP PHOTO/OLATUNJI OMIRIN
Talla

03:00

‘Yan gudun hijira a Diffa na bukatar taimako

RFI

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.