Yan Najeriya na cigaba da fuskantar halin kunci sakamakon rashin isashen man fetur a kasar, abinda ya haifar da tsadar sa da kuma yadda ake sayar da shi da tsada a kasuwannin bayan fage.
Talla
Kamfanin man kasar na NNPC yace a ranar 7 ga watan nan ne ake saran kawo karshen matsalar, amma ga alama matsalar ta ta’azzara .
Mun tattauna da mai Magana da yawun kamfanin samar da man na NNPC Garbadeen Muhammed kuma ga yadda hirar mu da shi ta kaya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu