Isa ga babban shafi
Angola

Kwalara ta hallaka mutane 250 a Angola

Akalla mutane 250 cutar kwalara ta hallaka a kasar Angola tun bayan barkewar ta a watan Disamba da ya gabata.

REUTERS/Mauro dos Santos
Talla

Shugaban asibitin Luanda, Mateus Campos ya ce a ranar litinin da ta gabata kawai yara 27 suka mutu daga cikin mutane 900 da ke fama da cutar.

Campos ya ce ba su da isasun ma’aikatan da za su iya kula da lafiyar masu fama da cutar.

Yanzu haka gwamnatin kasar ta kaddamar da shirin rigakafi dan dakile yaduwar cutar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.