Jamus-Najeriya
Jamus zata tallafawa Najeriya wajen yakar Boko Haram
Shugaban Kasar Jamus Joachim Gau yace kasar sa zata taimakawa Najeriya da Dala miliyan 50 dan yaki da kungiyar boko haram.Shugaban ya bayyana haka ne lokacin da ya ziyarci shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a fadar sa dake Abuja.Yusha’u Aliyu masanin tattalin arziki ya yiwa Kabir Yusuf tsokaci kan huldar tattalin arziki tsakanin kasashen biyu.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Kunna - 01:17