Najeriya
Jamus za ta tallafawa Najeriya
Kasar Jamus ta yi alkawarin taimakawa Najeriya da kudi har dalar Amurka miliyan 50 domin kawo karshen yakin da kasar ke yi da yan kungiyar Boko Haram. Shugaban kasar Jamus ne ya bayyana haka bayan ya gana da shugaban Najeriya Muhd Buhari a karshen ziyarar kwanaki hudu da ya kawo a kasar. Muhammad Kabir Yusuf ya aiko da rahoto daga Abuja.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Jamus za ta ba Najeriya tallafi
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu