Chad
Mbacke ya bukaci a yiwa Hissen Habre na Chadi daurin rai da rai
Mai Gabatar da kara a kotun da ake yiwa tsohon shugaban kasar Chadi Hissene Habre shari’a Mbacke Fall ya bukaci daure tsohon shugaban rai da rai da kuma kwace kadarorin da ya mallaka saboda zargin cin zarafin bil adama da ake masa.
Wallafawa ranar:
Talla
An zargi Habre a gidan yari na kashin kan sa da kuma kashe mutane akalla 40,000 lokacin da ya jagoranci kasar.
Yau ake saran tsohon shugaban zai fara kare kan sa a gaban kotun.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu