Isa ga babban shafi
Afrika ta tsakiya

Congo na bincike kan yi wa mata fyade a Afrika ta tsakiya

Gwamnatin Jamhuriyar Congo ta ce, ta kaddamar da bincike game da zarge-zargen da ake yi wa dakarun wanzar da zaman lafiya a Afrika ta tsakiya na cin zarafin kananan yara mata ta hanyar yi musu fyade.

Ana zargin dakarun wanzar da zaman lafiya a Afrika ta tsakiya da cin zarafin mata ta hanyar yi musu fyade
Ana zargin dakarun wanzar da zaman lafiya a Afrika ta tsakiya da cin zarafin mata ta hanyar yi musu fyade SSOUF SANOGO / AFP
Talla

Ministan yada labarai na Congo, Thierry Moungalla ya bayyana cewa, sun cimma yarjejeniyar fahimtar juna da ofishin sakatare janar na majalisar dinkin diniya kan cewa za su gudanar da bincike kan lamarin.

Binciken wanda ma’aikatar tsaron kasar za jaogaranta, zai yi kokarin gano ainihin girman zarge-zargen da ake yi wa dakarun da suka hada da na Jamhuriyar Congo.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.