Isa ga babban shafi
Muhallinka Rayuwarka

Shirin taimaka wa manoman jihar Kano a Najeriya

Wallafawa ranar:

Gwamnatin jihar Kano a tarayyar Najeriya ta bullo da wani shirin bunkasa noma ta hanyar taimakawa manoma da bashin da ba ya da ruwa.Manoma alkama, na daga cikin na farko da ke amfana da shirin, kuma Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da manoma da kuma hukumomi a jihar ta Kano dangane da wannan shiri.

Gonar alkama
Gonar alkama Reuters/路透社
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.