Najeriya
Mutane 21 suka mutu a harin da aka kai wa ‘Yan Shi’a a Kano
Akalla mutane 21 suka mutu a wani harin kunar bakin wake da wani ya kai a gangamin mabiya shi’a da ke tattaki daga Kano zuwa Zaria a arewacin Najeriya a ranar Juma’a.
Wallafawa ranar:
Talla
Dan kunar bakin waken ya tayar da bom din ne a Dakasoye cikin Jihar Kano, sannan wasu da dama ne suka jikkata a harin.
Rahotanni sun ce dan kunar bakin waken da ake has ashen Dan Boko Haram ne ya saje ne cikin mabiyan Shi’a kafin ya tayar da bom din.
A samu nasarar kame guda daga cikin maharan, kafin ya tayar da bom din da ya yi damara dashi.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu