Shirin jin ra'ayoyi na wannan ranar ya bai wa masu saurare damar tofa albarkacin bakin su kan al-amura da dama da ke ci musu tuwo a kwarya.
Sauran kashi-kashi
-
Kungiyoyin kwadago a Najeriya sun yi watsi da sabon harajin da CBN ya bullo da shi
Ƙungiyar Ƙwadago da sauran kungiyoyin farar hula a Najeriya sun yi fatali da matakin gwamnati na baiwa bankuna umarnin fara cirar harajin kashi 0.5 wato rabin ɗaya kenan cikin 100, kan duk hada-hadar aika kudaden da ‘yan kasar ke yi ta intanet.09/05/202410:26 -
Kan gudun mowar Japan ga yankin Sahel wajen yaki da ta'addanci
Bayan kammala ziyarar kwanaki biyu da ministar harkokin wajen ƙasar ta kai a Najeriya, gwamnatin Japan ta ce za ta bayar da gudun mowa domin yaƙi da ayyukan ta’addanci a yankin Sahel.02/05/202409:53 -
Kan matakin rufe wasu kafafen yada labarai da gwamnatin sojin Burkina Faso ta yi
Ƙasashen duniya da kuma ƙungiyoyi kaƙƙin aikin jarida da kuma ‘yancin bayyan ra’ayi, sun yi tir a game da matakin rufe wasu kafafen yaɗa labarai da gwamnatin mulkin sojin Burkina Faso ta dauka.30/04/202410:38 -
Ra'ayoyin masu saurare kan batutuwa da dama
Shirin ra'ayoyin masu saurare na wannan rana ta Juma'a ya bai wa jama'a damar tofa albarkacin bakinsu ne game da batutuwa da dama da ke ci musu tuwo a kwarya, kama daga siyasa, tattalin arziki, tsaro, zaman-takewa da dai sauransu.26/04/202409:19 -
An fara samun karancin man fetur a sassan Najeriya
Rahotanni daga sassan arewacin Najeriya na nuna cewar an fara samun karancin man fetur a gidajen sayar da man, abinda ya sa wasu masu man kara farashin da suke sayar da kowacce lita.25/04/202410:08