Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Hajiya Aisha Jummai Al-Hassan

Wallafawa ranar:

Bayan kotun sauraren kararrkin zabe ta soke zaben da aka yi wa Darius Ishaku na jam’iyyar PDP tare da bayar da umurnin rantsar da Aisha Jummai Al-Hassan ta APC domin maye gurbinsa. Wakilin RFI a Abuja Muhammad Kabir Yusuf ya tattauna da Hajiya Al Hassan kan nasarar da ta samu da kuma kalubalen da ke gabanta bayan PDP tace za ta daukaka kara.  

Sanata Aisha Jummai Alhassan ta Jam'iyyar APC ta yi watsi da zaben Gwamnan Taraba a Najeriya
Sanata Aisha Jummai Alhassan ta Jam'iyyar APC ta yi watsi da zaben Gwamnan Taraba a Najeriya REUTERS
Sauran kashi-kashi
  • 03:16
  • 03:19
  • 03:26
  • 03:17
  • 03:40
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.