Muhallinka Rayuwarka
Kamfanin sarrafa albasa na farko a jamhuriyar Nijar
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:20
A Jamhuriyar Nijar, yanzu haka an yi nisa a kokarin da ake na kafa kamfanin sarrafa albasa na farko a kasar, yayin da a nata bangare Hukumar Bunkasa Tattalin Arziki, Zamantakewa da kuma Tattalin Al'adu wato Cesoc, ta tattauna yadda za a taimakawa bangaren noma da kiwo a kasar. Wadannan abubuwa ne Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya yi mana dubi a shirin na wannan mako.