Za a gudanar da bicinke kan kisan mutane dama juyin mulki a Burkina Faso
Gwamnatin Kasar Burkina Faso ta kadamar da bincike kan juyin mulkin da akayi a kasar don gano daukacin masu hannu a ciki nan da kwanaki 30 masu zuwa.
Wallafawa ranar:
Firaminsitan kasar Isaac Zida ya bayyana cewar hukumar binciken shari’a a karkashin alkalin kotun daukaka karar kasar zata mayar da hankali kan wadanda suka shirya juyin mulkin, wadanda suka aiwatar da kuma sojoji da fararen hular dake da hannu a ciki.
Cikin wadanda ake saran yiwa tambayoyi harda Janar Gilbert Diendere shugaban juyin mulkin da Djibril Bassole tsohon ministan harkokin wajen kasar a karkashin gwamnatin Blaise Compaore.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu