Isa ga babban shafi
Burundi

An kaiwa jami'in kungiyar farar hula hari a Burundi

A Burundi Pierre Claver Mbonimpa na kungiyar Karen hakkin Bil Adama daya daga cikin shugabanin kungiyoyin fararen hular kasar da aka raunana jiya sakamakon harbi da bindiga na cikin mummunar yanayi a asibitin kasar.

Ana cigaba da fuskantar tashin hankali a Burundi
Ana cigaba da fuskantar tashin hankali a Burundi REUTERS/Mike Hutchings
Talla

Balthazer Fengure na kungiyar Karen hakkin Bil Adama yace wasu yan bindiga a kan Babura ne suka harbi Pierre Clever Mbonimpa wanda yayi adawa da takarar shugaba Pierre Nkurunziza.

Ana saran asibitin yayi Karin haske kan halin da yake ciki yau.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.