Isa ga babban shafi
Nijar

Nijar na bikin cika shekaru 55 da samun ‘yancin kai

Yau 3 ga watan Agusta Jamhuriyar Nijar ke bikin cika shekaru 55 da samun ‘yancin-kai daga turawan mulkin mallakar Faransa, kuma shugaban kasar Mahamadou Issifou ya yi jawabi ga al’umma kan batutuwa da dama.

Shugaban Nijar Mahamadou Issoufou
Shugaban Nijar Mahamadou Issoufou AFP PHOTO / BOUREIMA HAMA
Talla

Muhimman batutuwa uku ne shugaban ya fi mayar da hankali a cikin jawabinsa da suka hada da tsaro, da lattin daminar bana sannan da batun zabubbuka masu zuwa

Amma shugaban bai tabo batun cin hanci da rashawa ba da kuma batun rage farashin man fetir da al’ummar kasar ke bukata.

Game da jawabin shugaban Salissou Issa ya aiko da rahoto daga Maradi.

01:39

Rahoton Salisu Issa kan bikin Nijar cika shekaru 55 da samun 'yancin kai

Salisu Isah

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.