Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Malam Yakubu Yahaya Katsina

Wallafawa ranar:

Yau uku ga watan yuli, shekaru biyu cur kenan da kifar da zababbiyar gwamnatin dimokuradiyya ta Mohammad Morsi a kasar Masar.To sai dai a sakon da ta fitar a jajibirin wannan rana, jam’iyyar ‘yan uwa musulmi ta tsohon shugaba Morsi, ta yi kira ga magoya bayanta da su kaddamar da gagarumin bore domin kawo karshen abin da ta kira mulkin danniya da ake yi a kasar.A game da wannan hali da kasar ta Masar ta fada, Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da Malam Yakubu Yahaya Katsina na kungiyar ‘yan uwa musulmi a Najeriya, ga kuma yadda zantawarsu ta kasance. 

Mohamed Morsi
Mohamed Morsi AFP PHOTO/KARIM SAHIB
Sauran kashi-kashi
  • 03:16
  • 03:19
  • 03:26
  • 03:17
  • 03:40
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.