Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Ra'ayi: Hare-hare a tsibirin Sinai na kasar Masar
Wallafawa ranar:
Kunna - 15:06
Shirin jin ra'ayoyin masu saurare na wannan ranar tare da Ramatu Garba Baba ya tattauna akan kazamin harin da Mayakan ISIL suka kai a Tsibirin Sinai dake Masar wanda ya yi sanadi mutane sama da 70.