Ilimi Hasken Rayuwa
Matasa sun kera Jirgin sama mai saukar Ungulu a Kano
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:08
Idan masu saurare suna biye da mu, a makon da ya gabata Shirin Ilimi Hasken Rayuwa ya tattauna ne da Idris Ibrahim Hassan wani matashi a garin Kano a Najeriya wanda ya kera jirgin sama. Shirin a wannan mako ya sake leka wa ne a Jahar Kano inda muka sake tattaunawa da wasu matasa guda biyu Usman shehu Ahmad Karama Fage da Shehu Karama Fage wadanda suka kera jirgin sama mai saukar Angulu.
Talla
Hotunan jirgin Sama mai saukar Ungulu da aka Kera a Kano
{{ scope.counterText }}
{{ scope.counterText }}
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu