Nijar
An soke jarabawar kammala Firamare a Nijar
Hukumomin ilmi a Jamhuriyar Nijar, sun soke jarabawar kammala Firamare da daliban aji shida ke gudanarwa a karshen shekara, don shiga makarantun Sakandare a kasar. Gwamnati tace ta dauki wannan matakin ne saboda rashin amfanin jarabawar, da kuma makudan kudaden da ake kashewa, kamar yadda Ibrahim Malam Tchillo daga Damagaran ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: An soke jarabawar kammala Firamare a Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu