Isa ga babban shafi
Nijar

Ana fama da karancin Abinci a Nijar

Garuruwa sama da 400 ke cikin matsalar karancin abinci, da alkalumma suka bayyana, bayan rangadin Minista Abdou mani na kwanaki 6 a cikin lunguna da sako na Jihar Maradi. Lamarin da ya sa kungiyoyin fararen hula suka yi tsokaci akan yadda jami’ an gidan gona ke bayar da lissafi da farko mai kyau, don farantawa hukumomi rai, alhali daga bisani sai a bayyana abin da ba haka ya ke ba. Daga Maradi, Salissou Issa ya aiko da rahoto.

Mutanen Nijar suna kokarin samun ruwan sha.
Mutanen Nijar suna kokarin samun ruwan sha. CICR/I. Keita
Talla

02:57

Rahoto: Ana fama da karancin Abinci a Nijar

Salisu Isah

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.