Shirin Duniyarmu A yau da Bashir Ibrahim Idris ke jagoranta tare da 'Yan jaridu ya tattauna ne akan gwagwarmayar Tsohon Shugaban Afrika ta kudu wanda ya mutu a ranar Alhamis 5 ga watan Disemba.
Shirin Duniyarmu A yau da Bashir Ibrahim Idris ke jagoranta tare da 'Yan jaridu ya tattauna ne akan gwagwarmayar Tsohon Shugaban Afrika ta kudu wanda ya mutu a ranar Alhamis 5 ga watan Disemba.