Guinea Conakry
Jam'iyyar Adawa a Guinee na gab da shigar da kara na a soke zaben yan majalisu
‘Yan adawa a kasar Guinea Conakry, za su gabatar wa Kotun Kolin kasar da bukatar ganin an soke zaben ‘yan majalisar dokoki wanda jam’iyyar RPG ta shugaba Alpha Conde ta lashe".
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Yan adawar dai sun ce matukar ba su samu biyan bukata a gaban kotun ba, to za su bukaci magoya bayan su ne da su kaddamar da zanga-zanga a duk fadin kasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu