Aljeriya
Boteflikha ya yi wa majalisar ministocinsa kasarsa garambawul
Shugaban kasar Aljeriya, Abdoulaziz Bouteflika, ya yi garambawul ga Majalisar ministocinsa.
Wallafawa ranar:
Talla
Sauye sauyen sun shafi ministocin cikin gida, tsaro, harkokin waje, da kuma nada Janar Ahmed Gaid Sellal, shugaban rundunar sojin kasar a matsayin mataimakin ministan tsaro.
Kwamishinan tsaro na kungiyar kasashen Afrika, Ramtane Lamamra ya zama ministan harkokin waje.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu