Dubban magoya bayan hambararren shugaban kasar Masar Mohammed Morsi na ci gaba da gudanar da zanga-zanga duk da gargadin da gwamnatin rikon kwarya ta yi zata dauki matakin watse sansaninsu.Wanan shine abin da shirin Duniyar mu a yau na wannan makon zai duba, inda Abdulkarim Ibrahim da bakin nashi suka yi nazari kan wannan badakalar, ayi saurare lafiya.