Hukumar zabe a Zimbabwe ta bayyana sunan Shugaba Robert Mugabe a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa, yayin da babban mai adawa da shi Morgan Tsvangirai, ya sha alwashin kalubalantar sakamakon zaben, wanda Amurka tace an yi magudi. Garba Aliyu tare da abokan shirin Duniyarmu A Yau sun tattauna game da zaben.