Nijar
An kaddamar da binciken harin da aka kai a Barikin Sojin Nijar
Hukumomi a Jamhuriyar Nijar, na ci gaba da gudanar da bincike dangane da harin da wasu mutane suka kai wa barikin jami’an tsaro na Jandarma da ke birnin Yamai a cikin daren Talata. Wannan ne kuma karo na uku da ake kai hari a Jamhuriyyar Nijar cikin makwanni uku kamar yadda zaku ji a Rahoton Koubra Illo daga Yamai.
Wallafawa ranar:
Talla
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu