Dandalin Siyasa
Duniyarmu A yau: Hira da gwamnan jihar Sokoto, Aliyu Magatakarda Wamakko.
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:00
A shirin Duniyarmu A Yau na wannan mako, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna ne da gwamnan jihar Sakkwato da ke Tarayyar Najeriya Alhaji Aliyu Magatakarda Wamakko wanda ya ziyarci Ofishinmu da ke birnin Lagos.