Dandalin Fasahar Fina-finai
Dandalin fasahar fina-finai, ya tattauna ne da 'yan Mafarkin Zuciya daga Nijar.
Wallafawa ranar:
Kunna - 18:54
A cikin shirin Dandalin Fasahar Fina-finai na wannan mako, Mahaman Salissou Hamissou ya tattauna ne da 'yan kungiyar Mafarkin Zuciya da ke birnin Yamai na Jamhuriyar Nijar a karkashin jagorancin Nouhou Soule Dan Maradi, wadanda suka kawo ziyara a ofishin RFI da ke birnin Lagos na Tarayyar Najeriya.