A shirin Duniyarmu A Yau na wannan mako, Bashir Ibrahim Idris tare da bakinsa, sun tattaunawa ne a game da harin da aka kai garin Baga na jihar Borno a Tarayyar Najeriya, wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutane fiye da 180.
A shirin Duniyarmu A Yau na wannan mako, Bashir Ibrahim Idris tare da bakinsa, sun tattaunawa ne a game da harin da aka kai garin Baga na jihar Borno a Tarayyar Najeriya, wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutane fiye da 180.