Shirin Duniyarmu A Yau ya tattauna ne a game da kwamitin da shugaban Tarayyar Najeriya Goodluck Jonathan ya kafa domin bayar da shawarwari kan yadda za a kwance wa kungiyar Boko Haram damara.
Shirin Duniyarmu A Yau ya tattauna ne a game da kwamitin da shugaban Tarayyar Najeriya Goodluck Jonathan ya kafa domin bayar da shawarwari kan yadda za a kwance wa kungiyar Boko Haram damara.