Isa ga babban shafi
AU-Najeriya

Kungiyar AU za ta taimakawa Najeriya yaki ta da Ta’addanci

Kungiyar hadin kan kasashen Afrika ta AU, ta bayyana shirinta na taimakawa Najeriya wajen yaki da ta’addanci domin wanzar da zaman lafiya a Nahiyar Afrika. Wannan yunkurin na zuwa ne bayan Gwamnonin Jahohin Najeriya sun nada kwamitin mutane 35 da zai bayar da shawarwarin yadda za’a magance matsalar tsaro a Yankin Arewacin kasar. Muhd Kabiru Yusuf ya aiko da Rahoto game da wannan batu.

Gawawwakin wadanda suka mutu saman babur sakamakon fashewar Bom a Kaduna Tarayyar Najeriya
Gawawwakin wadanda suka mutu saman babur sakamakon fashewar Bom a Kaduna Tarayyar Najeriya REUTERS/Stringer
Talla

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.